Kana amfani da shafin BBC mai bayyana rubutu kawai (babu hoto) domin rage cin data. Idan ana so a ga hotuna da bidiyo sai a koma babban shafinmu.
Kamaru 'Mata na da rawar takawa a fagen siyasa'
Sama da kashi 50% na al'umma Kamaru mata ne, to amma kuma su ne mafi kranci da ake damawa da su a fagen siyasar kasar.
Batun ddini d al'ada na daga cikin abin d ke janyow matn koma baya ta fuskr siysa.
Ma'ikatar ci gaban mata a kasar ta ce ba ka sfai maza ke dafawa mata ba a duk lokacin da btu irin wannan ya taso.
To amma a wannan karo da ake shirin yin zabe a Kamaru, mata 'yan siyasa sun yunkuro dan nuna su ma akwai gudummawr da za su iya badawa dan ci gaban kasrsu.
Wata kansila kuma shugabar reshen jam'iyyar ANDP a birnin Yabassi ta shaidawa BBC cewa a ko da yaushe tunanin 'yan siysa shi ne kawo ci gaban matasa da al'uma.
Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da shugaban Kamaru Poul Biya ya sanar da zai tsaya takarar ci gaba da mulkin kasar a karo bakwi a jere.